fidelitybank

A hir din ‘yan siyasa masu amfani da kakin soji – Shelkwatar Tsaro

Date:

Shelkwatar tsaro sojoji ta gargadi ‘yan siyasa da sauran mutane da su daina amfani da masu kakin sojoji, domin yakin neman zabe ba tare da izini ba.

Mukaddashin daraktan yada labarai na tsaro, Air Commodore Wap Maigida ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a Abuja.

Maigida ya ce, an baza hotunan yakin neman zaben wasu gwamnoni sanye da kakin soja, a wuraren da a ka sani a jihohinsu.

Ya kuma ce,”A fili wannan matakin ya sabawa doka, kuma cin zarafi ne na baiwa fararen hula damar sanya kakin soji a lokacin atisayen soja.

A cewarsa, “Ya zama dole a sake bayyana cewa, rundunar sojojin Najeriya a matsayinta na kwararrun cibiya, domin haka ba za ta so a jawo ta cikin kowace irin salon siyasa ba. Domin haka, ya na da kyau a shawarci ‘yan siyasa da sauran al’umma su daina amfani da kakin soja da kayan ado na soji domin al’amuran siyasa da sauran abubuwan da suka faru daga yanzu”. Inji Wap Maigida.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp