fidelitybank

Sai Akpabio da Wike da sauran jami’ai sun halarci asibitin Abuja don sanin halin dake ciki – Likitoci

Date:

Likitocin Abuja waɗanda suke yajin aiki sun ƙalubalanci Ministan Abuja Nyesome Wike da Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio su riƙa amfani da asibitocin gwamnati da ke babban birnin tarayya, Abuja domin sanin halin da marasa lafiya suke shiga.

“Idan mun shirya gyara ɓangaren kiwon lafiya a ƙasar nan, ina tunanin ya kamata a tilasta wa jami’an gwamnati amfani da asibitocin gwamnati,” kamar yadda shugaban ƙungiyar likitocin Abuja, George Ebong ya bayyana a tattaunawarsa da tashar Channels a ranar Laraba.

“Zan so in fara ganin ministan yana zuwa asibitin Wuse, zan so ganin shugaban majalisar dattawa yana zuwa asibitin Maitama, sannan mu ga shugaban majalisar wakilai yana zuwa asibitin Nyanya. Idan aka fara haka ne za a iya gyara ɓangaren kiwon lafiya, amma matuƙar ba sa amfani da su, maganar gaskiya ba za a iya gyara su.”

Tun da farko, likitocin na Abuja sun faɗa yajin aiki ne a ranar Laraba saboda wasu haƙƙoƙinsu bayan wa’adin mako uku da suka bayar ya ƙare.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp