fidelitybank

Dangum ba zai sauka daga shugabanci ba sai wa’adin sa ya cika – PDP

Date:

Mataimaka shugabannin jam’iyya PDP na ƙasa sun ce shugabancin riƙon ƙwarya na Umar Damagun ba zai ƙare ba har sai zuwa watan Disamban bana.

Mataimakin shugaban matasan jam’iyyar, Timothy Osadolor ne ya bayyana haka a madadin sauran mataimakan shugabannin jam’iyyar, inda ya ƙara da cewa dukkan masu adawa da shugaban su yi haƙuri har zuwa lokacin da wa’adinsa zai ƙare a watan Disamba, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Sun ce suna kira ga waɗanda suke adawa da shugabancin Damagun su daina ɓata sunan jam’iyyar, su ba shi dama ya yi aikinsa.

A game da muƙamin sakataren jam’iyyar, sun ce maganar na kotu, don haka suka ce Sanata Anyanwu ne suka ganin ya fi kamata ya riƙe muƙamin har zuwa lokacin da kotu za ta warware matsalar, sannan suka yi kira ga shugabannin jam’iyyar su haɗa hannu domin tabbatar da mulki ya dawo hannun PDP a zaɓen 2027.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp