fidelitybank

Sai Akpabio da Wike da sauran jami’ai sun halarci asibitin Abuja don sanin halin dake ciki – Likitoci

Date:

Likitocin Abuja waɗanda suke yajin aiki sun ƙalubalanci Ministan Abuja Nyesome Wike da Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio su riƙa amfani da asibitocin gwamnati da ke babban birnin tarayya, Abuja domin sanin halin da marasa lafiya suke shiga.

“Idan mun shirya gyara ɓangaren kiwon lafiya a ƙasar nan, ina tunanin ya kamata a tilasta wa jami’an gwamnati amfani da asibitocin gwamnati,” kamar yadda shugaban ƙungiyar likitocin Abuja, George Ebong ya bayyana a tattaunawarsa da tashar Channels a ranar Laraba.

“Zan so in fara ganin ministan yana zuwa asibitin Wuse, zan so ganin shugaban majalisar dattawa yana zuwa asibitin Maitama, sannan mu ga shugaban majalisar wakilai yana zuwa asibitin Nyanya. Idan aka fara haka ne za a iya gyara ɓangaren kiwon lafiya, amma matuƙar ba sa amfani da su, maganar gaskiya ba za a iya gyara su.”

Tun da farko, likitocin na Abuja sun faɗa yajin aiki ne a ranar Laraba saboda wasu haƙƙoƙinsu bayan wa’adin mako uku da suka bayar ya ƙare.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp