fidelitybank

Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sojoji mayaƙa 525

Date:

A yau Litinin ne Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sojoji mayaƙa 525 waɗanda za a kakkai su zuwa bataliyoyi daban-daban a faɗin ƙasar nan.
Da ya ke jawabi a yayin bikin yaye sojojin a sansanin horon sojoji da ke Kachia a Jihar Kaduna, Shugaban Rundunar Sojin Ƙasa na Ƙasa, Laftanal Janar Faruk Yahya ya baiyana cewa Nijeriya ta samu kayan yaƙi domin samun nasarar yaƙi da rashin tsaro.
Ya kuma yi kira ga  dakarun da su jajirce su ga sun kare kayan yaƙin da ga ɓatagari.
Ya ce an tsara horon sojin ne karo na 80 tare da ɗaukar sojoji masu jini a jika domin koya musu ƙwarewa domin a samu rundunoni masu ƙarfi.
Shugaban ya ƙara da cewa horon Ya sakawa sabbin sojin ƙaimi, ƙwarewa da kuma laƙantar yaƙi da a ke buƙata wajen aiwatar da aikin soja daban-daban da a ke bukata wajen kare Nijeriya.
Ya yi kira ga sojin da a ka yaye da su dage su yi amfani da horon da su ka samu a duk inda su ka tsinci kan su a filin daga domin kare ƙasa Nijeriya.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp