fidelitybank

Rundunar Soji: A mutunta shawarar sojiyar da za ta yi aure – Falana

Date:

Wata kungiyar farar hula mai suna Women Empowerment & Legal Aid, ta bukaci babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Farouk Yahaya, da ya mutunta shawarar da wata Soja, Private Sofiyat Akinlabi, ta yanke na auren namijin nan da na wajen yi wa kasa hidima da hoton su ya ta karade kafafen sada zumunta.

Shugabar kungiyar, Funmi Falana, a cikin wata wasika da ya aikewa hukumar ta COAS, ta bukaci a gaggauta sakin sojar da hukumomin soji su ka tsare bayan ya amince da auren wani da ba a bayyana sunansa ba a sansanin horar da matasa masu yi wa kasa hidima. Yikpata, Kwara State.

PUNCH ta rawaito cewa, Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya ce, Akinlabi ta saba dokar aikin soji ta hanyar baje kolin alakar soyayya inda ya ci alwasin hukunta ta.

Sai dai a cikin wasikar mai suna ‘Request for Selease of Private Sofiyat Akinlabi’, Funmi Falana, ta ce,” matar soja ba ta saba wa dokar ha na aure ba har tsawon shekaru uku”.

Wasikar ta kara da cewa, “Hanyar da jami’an sojan mata ta yi daga yin wani aure na tsawon shekaru uku a kan shiga aikin da bai dace ba ga mazaje na soja ya sabawa ka’ida,” in ji wasikar.

 

 

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp