fidelitybank

Rikicin man fetur: DSS sun kama Janar Dambazau

Date:

Hukumar tsaro ta farin kaya DSS, ta kama shugaban hukumar kare masu amfani da kayayyaki ta jihar Kano, Janar Idiris Dambazau mai ritaya, bisa zargin cin dunduniyar tattalin arzikin kasa.

Rahotanni na nuni da cewa, jami’an ‘yan sandan sirrin sun zargi Dambazau da rufe gidajen mai guda bakwai ba tare da bin ka’ida ba.

Wata majiya mai tushe ta shaida wa jaridar Solacebase, cewa duk kokarin da Dambazau ya yi na rufe gidajen man ya ci tura, duk kuwa da cewa ya yi wannan aikin ne, wanda ya sabawa doka wanda ya wuce ikon hukumar kula da masu sayen kayayyaki.

“Hukumar DSS ta dauki matakin Janar Dambazau a matsayin yi wa zagon kasa ga tattalin arziki da yunkurin haifar da karanci man fetur a Kano,” inji majiyar.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...
X whatsapp