fidelitybank

Rijista: Kwastam ta fara daukar sababbin ma’aikata

Date:

Hukumar hana fasa kauri ta kasa Kwastam ta fara aikin karin daukar ma’aikata a hukumar.

Sanarwar da hukumar gudanarwar ma’aikatar ta fitar a ranar Litinin, ta ce, an fara daukar ma’aikata ne tare da bude hanyar da za a dauka aiki.

A cewar sanarwar, ta bude shafin yin rijistar a ranar Litinin 13 ga watan Disamba, har zuwa ranar 24 ga watan Disambar 2021.

Domin haka sanarwar ta shawarci duk masu sha’awar shiga aikin da su bi wadannan matakan yayin da su ke neman kowane mukami.

Matakan sun haɗa da: “Mataki na 1. ziyarci www.customs.gov.ng  Mataki na 2. danna Sabis na e-Services, Mataki na 3. Zaɓi sarari. Ko ziyarci vacancy.customs.gov.ng

“A akwai Sufretabdan Carder (08) – 13-14 ga Disamba.

Ayyukan Inspectorate (06) – 15th -16th Disamba. Mataimakin Kwastam (03, 04) – 17th – 18th Disamba.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp