Hukumar hana fasa kauri ta kasa Kwastam ta fara aikin karin daukar ma’aikata a hukumar.
Sanarwar da hukumar gudanarwar ma’aikatar ta fitar a ranar Litinin, ta ce, an fara daukar ma’aikata ne tare da bude hanyar da za a dauka aiki.
A cewar sanarwar, ta bude shafin yin rijistar a ranar Litinin 13 ga watan Disamba, har zuwa ranar 24 ga watan Disambar 2021.
Domin haka sanarwar ta shawarci duk masu sha’awar shiga aikin da su bi wadannan matakan yayin da su ke neman kowane mukami.
Matakan sun haɗa da: “Mataki na 1. ziyarci www.customs.gov.ng Mataki na 2. danna Sabis na e-Services, Mataki na 3. Zaɓi sarari. Ko ziyarci vacancy.customs.gov.ng
“A akwai Sufretabdan Carder (08) – 13-14 ga Disamba.
Ayyukan Inspectorate (06) – 15th -16th Disamba. Mataimakin Kwastam (03, 04) – 17th – 18th Disamba.