fidelitybank

Rijista: Kwastam ta fara daukar sababbin ma’aikata

Date:

Hukumar hana fasa kauri ta kasa Kwastam ta fara aikin karin daukar ma’aikata a hukumar.

Sanarwar da hukumar gudanarwar ma’aikatar ta fitar a ranar Litinin, ta ce, an fara daukar ma’aikata ne tare da bude hanyar da za a dauka aiki.

A cewar sanarwar, ta bude shafin yin rijistar a ranar Litinin 13 ga watan Disamba, har zuwa ranar 24 ga watan Disambar 2021.

Domin haka sanarwar ta shawarci duk masu sha’awar shiga aikin da su bi wadannan matakan yayin da su ke neman kowane mukami.

Matakan sun haɗa da: “Mataki na 1. ziyarci www.customs.gov.ng  Mataki na 2. danna Sabis na e-Services, Mataki na 3. Zaɓi sarari. Ko ziyarci vacancy.customs.gov.ng

“A akwai Sufretabdan Carder (08) – 13-14 ga Disamba.

Ayyukan Inspectorate (06) – 15th -16th Disamba. Mataimakin Kwastam (03, 04) – 17th – 18th Disamba.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp