fidelitybank

PLASU: Kungiyar malaman jami’o’i ta jihar Filato ta tsunduma yajin aiki

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta jihar Filato (PLASU) Bokkos, reshen kungiyar malaman jami’o’I ta kasa (ASUU) ta fara yajin aikin sai baba-ta-gani, domin matsawa bukatunta na inganta walwala da muhallin aiki.

Dr. Hassan Zitta da sakatare Deme Bitrus sun ce an cimma matsayar ayyana yajin aikin ne a taron ASUU da a ka gudanar a ranar Litinin, 20 ga watan Disamba.

A cewarsu, gwamnatin Filato ta gaza mutunta yarjejeniyar da ta kulla da kungiyar, domin haka ne a ka yanke shawarar daukar matakin.

Kungiyar a cikin sanarwar da ta fitar ta ce, matsalar da a ke fama da ita ta na da nasaba da karuwar rashin tsaro a jami’ar da kuma rashin biyan kudaden alawus-alawus.

Dalilan, kungiyar ta ce akwai karancin masauki ga dalibai da ma’aikata da kuma bukatar gwamnati ta kara gina dakunan karatu da dai sauransu.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp