fidelitybank

PLASU: Kungiyar malaman jami’o’i ta jihar Filato ta tsunduma yajin aiki

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta jihar Filato (PLASU) Bokkos, reshen kungiyar malaman jami’o’I ta kasa (ASUU) ta fara yajin aikin sai baba-ta-gani, domin matsawa bukatunta na inganta walwala da muhallin aiki.

Dr. Hassan Zitta da sakatare Deme Bitrus sun ce an cimma matsayar ayyana yajin aikin ne a taron ASUU da a ka gudanar a ranar Litinin, 20 ga watan Disamba.

A cewarsu, gwamnatin Filato ta gaza mutunta yarjejeniyar da ta kulla da kungiyar, domin haka ne a ka yanke shawarar daukar matakin.

Kungiyar a cikin sanarwar da ta fitar ta ce, matsalar da a ke fama da ita ta na da nasaba da karuwar rashin tsaro a jami’ar da kuma rashin biyan kudaden alawus-alawus.

Dalilan, kungiyar ta ce akwai karancin masauki ga dalibai da ma’aikata da kuma bukatar gwamnati ta kara gina dakunan karatu da dai sauransu.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...
X whatsapp