fidelitybank

Zaben Kato Bayan Kato ya yamutsa Hazo

Date:

Matakin shugaba Buhari na ƙin sanya hannu kan kuɗirin dokar zaɓe da majalisar dokoki ta amince na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce a Najeriya.

Batun zaɓen ƴar tinke ya fi jan hankali a kuɗirin doka, kuma Shugaban ya bayyana dalilansa na ƙin sanya hannu, a wasiƙar da ya rubutawa majalisa, inda ya ce zaben ‘yar tinke zai lakume kuɗi da kuma bayyana fargabar ƙalubalen tsaro wurin gudanar da shi.

Sai dai wannan matakin ya haifar da mahawara a shafukan sada zumunta inda wasu ke goyon bayan shugaban, wasu ƴan ƙasar da ƙungiyoyin fararen hula kuma ke sukar matakin tare da yin kira ga majalisa ta yi gaban kanta ta amince da kuɗirin ko da shugaban ya ƙi sa hannu.

Tuni Majalisar dokokin kasar ta amince da dokar da ta ƙunshi amincewa da batun zaɓen fid da gwani ta hanyar ƴar tinƙe wanda aka fi sani da ƙato bayan ƙato.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari kawai a ke jira ya sanya hannu a kuɗirin, domin ya zama doka, kuma yanzu ya ƙi sanya hannu. A cewar BBC.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp