fidelitybank

Orji Uzo Kalu mutum ne mai son ci gaban kasa da kishin al’umma – Ahamd Lawan

Date:

Shugaban majalisar dattawa ta kasa, Sanata Ahmad Lawan, ya yabawa Kibiyan Kebbi kuma bulaliyar majalisa, Sanata Orji Uzo Kalu, bisa irin gudunmawar da ya ke baiwa majalisa dama kasa baki daya.

Sanatan Ahmad Lawan ya bayyana Kibiyan Kebbi, Orji Uzo Kalu a matsayin mutum mai kishin al’umma, sakamakon gudunmawar da ya ke baiwa ‘yan kasa.

Sanarwar mai kunshe da sa hanun mai taimaka masa a harkokin Arewa, Aminu Shehu Uba Sharada, a yayin da Orji Uzo Kalu ke mika sakon ta’aziyar sa ga daukacin al’ummar muslmai da jihar Sokoto na kona mutane da ‘yan ta’adda su ka yi.

Ya ce,”Kibiyan Kebbi, mutum ne dan yankin Kudu maso Gabas, amma ya fi karfi a Arewacin kasar nan, ni na rasa yadda zan bayyana shi, saboda gudunmawar da ya ke bayarwa wajen hada kan ‘yan kasa da gina al’umma.

Ya kuma ce”Amma gaskiya wannan ya nuna cewa mutum ne mai kishin Najeriya, na zauna daki daya da shi a jami’ar Maiduguri a shekarar 1980, a matsayin dalibai, na san ba zai baiwa ‘yan Najeriya kunya ba, wajen hada kan ‘yan kasa, mutum ne kuma mai yi wa kasa addu’a na samun zaman lafiya a zama wuri guda, kuma dama mu addu’ar mu kenan wajen zama Najeriya dunkulalliya, mu aikin mu shugabanni shi ne, mu wakilai ne na hada kan kasa da al’umma, kuma kamar yadda mu ke ‘yan majalisu a yanzu shi ne Najeriyar ce a gaban mu, mun yarda cewa Najeriya daya ce, kuma za mu sa Najeriya a gaba, saboda al’umma mu ke yi wa aiki, kuma dukannin mu mun fito daga mazabun mu”. Inji Sanata Ahmad Lawan.

 

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp