fidelitybank

Orji Kalu ya ziyarci Buhari a fadarsa

Date:

Bulalaiyar majalisar dattawa kuma dan takarar shugaban kasa a 2023, Sanata Orji Uzor Kalu a daren ranar Talata ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara.

Da ya ke sanar da ziyarar a shafin sa na Facebook da aka tabbatar, kalu ya rubuta cewa, “A daren yau, na kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara domin tattaunawa kan manyan al’amuran kasa, kuma na gamsu da tattaunawar da muka yi, na bar shi da karfe 10 na dare kuma cikin koshin lafiya, muna sa ran Najeriya ta ci gaba wajen kai wa ga gaci.”

Kalu tare da Buhari

Ziyarar Orji Kalu na da nasaba da neman ganin ya samu damar dare kujerar shugaban kasa a shekarar 2023.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp