fidelitybank

Omicron:  Mutum 45 sun kamu da cutar a Najeriya – NCDC

Date:

A jiya ne Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta sanar da cewa kawo yanzu an samu bullar cutar guda 45 na Omicron na COVID-19 a kasar nan, ba tare da an samu mace-mace ba.

Darakta-Janar na NCDC, Dr Ifedayo Adetifa, wanda ya bayyana kididdigar Omicron ta Najeriya a wani taron manema labarai, ya ce, sabbin kwayoyin cutar sun kasance a cikin mutanen da ba su da tarihin tafiya, wanda ke nuna cewa kasar ta riga ta fara kamuwa da cutar.

Adetifa ya ce”Mutane Shida na Omicron da a ka gano a baya su na cikin mutanen da ke da tarihin balaguro zuwa Afirka ta Kudu, ya na da kyau ‘yan Najeriya su kiyaye tazarar jiki tare da kaucewa cudanya da duk wanda ke nuna alamun cutar numfashi”.

Ya kara da cewa “Muna dogaro da ku kare kanku da masoyinka daga COVID-19,” inji shi.

Adetifa ya kuma shawarci ‘yan Najeriya da su kara bin matakan da za su iya dakile yaduwar Omicron kamar su rage yawan taro, kara nisantar jiki, tsawon lokacin saduwa da kuma yiwuwar rufe wuraren da a ke ganin suna da hadari sosai.

Adetifa ya bukaci ‘yan Najeriya da su dauki shawarar da kwamitin shugaban kasa ya bayar kan COVID-19 da muhimmanci, ya kara da cewa hakan zai kara habaka tasirin irin wadannan ayyukan.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp