fidelitybank

Omicron: Babu yaduwar cutar a Najeriya

Date:

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya ta bayyana cewa babu wani nau’in cutar Corona samfurin Omicron na COVID-19 a cikin Najeriya, kuma hukumar da ma’aikatar lafiya ta tarayya na sanya ido kan yanayin cutar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban daraktan hukumar, NCDC, Ifedayo Adetifa, cewa an fara gano wannan nau’in ne bayan da aka gudanar da gwaje-gwaje kan matafiya da suka dawo daga yammacin Afirka.

NCDC ta kuma lura cewa yawan yaduwar Omicron ya sa ya zama mai saurin yaduwa, amma ya kara da cewa, ya zuwa yanzu, cutar na juewa allurer rigakafin cutar.

Sanarwar ta kara da cewa, “FMOH da NCDC suna sa ido, domin ganin wannan sabuwar cutar ba ta yadu a Najeriya ba.

Hukumar NCDC ta bukaci jihohi da su tabbatar da cewa an samar da samfurin gwaje-gwajen cikin sauki ga matafiya wadanda za su iya samun alamomi domin yin gwaji cikin sauri.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp