fidelitybank

Omicron: Babu yaduwar cutar a Najeriya

Date:

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya ta bayyana cewa babu wani nau’in cutar Corona samfurin Omicron na COVID-19 a cikin Najeriya, kuma hukumar da ma’aikatar lafiya ta tarayya na sanya ido kan yanayin cutar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban daraktan hukumar, NCDC, Ifedayo Adetifa, cewa an fara gano wannan nau’in ne bayan da aka gudanar da gwaje-gwaje kan matafiya da suka dawo daga yammacin Afirka.

NCDC ta kuma lura cewa yawan yaduwar Omicron ya sa ya zama mai saurin yaduwa, amma ya kara da cewa, ya zuwa yanzu, cutar na juewa allurer rigakafin cutar.

Sanarwar ta kara da cewa, “FMOH da NCDC suna sa ido, domin ganin wannan sabuwar cutar ba ta yadu a Najeriya ba.

Hukumar NCDC ta bukaci jihohi da su tabbatar da cewa an samar da samfurin gwaje-gwajen cikin sauki ga matafiya wadanda za su iya samun alamomi domin yin gwaji cikin sauri.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp