fidelitybank

OAAN ta nada Ooni na Ife da Sarkin Kano a mtsayin jigon kungiyar

Date:

Kungiyar Tallace-tallacen Waje ta Najeriya ta nada Sarki, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero a matsayin manyan jigon kungiyar ta ta kasa.

Shugaban kungiyar, Mista Emmanuel Ajufo, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce, nadin sarakunan ya biyo bayan ganin cewa a matsayinsu na masu kula da al’adu ga al’ummar kasa, sakamakon yadda suke samar da zaman lafiya da hadin kan kasa.

“Matakin karrama sarakunan ya yi tasiri ne sakamakon hukuncin kungiyar na cewa irin wannan matakin zai kasance da amfani ga kungiyar OAAN da kuma yadda ake gudanar da tallace-tallacen waje a kasar nan”.

“Bayan sarakunan gargajiya masu daraja ta daya a matsayin masu goyon bayan kungiyar OAAN ta kasa, domin haka akwai bukatar a bai wa mambobin da ke sassa daban-daban na kasar nan. Domin haka, ya na nuni da yadda muke girmama al’adu da al’adun Nijeriya ne muke danganta su da wadanda suke rike da wadannan dabi’u,” inji Ajufo.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp