fidelitybank

OAAN ta nada Ooni na Ife da Sarkin Kano a mtsayin jigon kungiyar

Date:

Kungiyar Tallace-tallacen Waje ta Najeriya ta nada Sarki, Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero a matsayin manyan jigon kungiyar ta ta kasa.

Shugaban kungiyar, Mista Emmanuel Ajufo, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce, nadin sarakunan ya biyo bayan ganin cewa a matsayinsu na masu kula da al’adu ga al’ummar kasa, sakamakon yadda suke samar da zaman lafiya da hadin kan kasa.

“Matakin karrama sarakunan ya yi tasiri ne sakamakon hukuncin kungiyar na cewa irin wannan matakin zai kasance da amfani ga kungiyar OAAN da kuma yadda ake gudanar da tallace-tallacen waje a kasar nan”.

“Bayan sarakunan gargajiya masu daraja ta daya a matsayin masu goyon bayan kungiyar OAAN ta kasa, domin haka akwai bukatar a bai wa mambobin da ke sassa daban-daban na kasar nan. Domin haka, ya na nuni da yadda muke girmama al’adu da al’adun Nijeriya ne muke danganta su da wadanda suke rike da wadannan dabi’u,” inji Ajufo.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...
X whatsapp