fidelitybank

NLC ta nuna alihinta dangane da rashe-rashen Kano

Date:

Kungiyar kwadago ta kasa NLC reshen jihar Kano, ta bayyana kaduwarta dangane da rasuwar mashahuran mutane ‘yan kishin kasa ‘yan asalin jihar Kano a baya bayan nan.

Ta cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar mai dauke sa hannun shugaban kungiyar, NLC a Kano, Kwamared Kabiru Ado Munjibir.

NLC ta ce,”Al’umma a Kano ba za su taba manta irin gudunmawar da Alhaji Bashir Othman Tofa da Marigayi Ado Gwaram da kuma Inuwa Musa Kwankwaso su ka baiwa jihar Kano ba ta kowacce fuska, domin ciyar da jihar gaba a lokacin da su ke raye.

Kungiyar ta kuma mika sakon ta’aziyyarta ga iyalai da ‘yan uwan mamatan dama sauran al’ummar jihar Kano, saboda gagarumin rashin da a ka yi na wadannan fitattun mutane ‘yan kishin kasa.

Sanarwar ta kuma taya ma’aikatan jihar Kano murnar shiga sabuwar shekarar 2022, ta kuma yi fatan samun dorewar zaman lafia a shekarar da muka shiga ta 2022.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp