fidelitybank

NLC ta nuna alihinta dangane da rashe-rashen Kano

Date:

Kungiyar kwadago ta kasa NLC reshen jihar Kano, ta bayyana kaduwarta dangane da rasuwar mashahuran mutane ‘yan kishin kasa ‘yan asalin jihar Kano a baya bayan nan.

Ta cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar mai dauke sa hannun shugaban kungiyar, NLC a Kano, Kwamared Kabiru Ado Munjibir.

NLC ta ce,”Al’umma a Kano ba za su taba manta irin gudunmawar da Alhaji Bashir Othman Tofa da Marigayi Ado Gwaram da kuma Inuwa Musa Kwankwaso su ka baiwa jihar Kano ba ta kowacce fuska, domin ciyar da jihar gaba a lokacin da su ke raye.

Kungiyar ta kuma mika sakon ta’aziyyarta ga iyalai da ‘yan uwan mamatan dama sauran al’ummar jihar Kano, saboda gagarumin rashin da a ka yi na wadannan fitattun mutane ‘yan kishin kasa.

Sanarwar ta kuma taya ma’aikatan jihar Kano murnar shiga sabuwar shekarar 2022, ta kuma yi fatan samun dorewar zaman lafia a shekarar da muka shiga ta 2022.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp