fidelitybank

NLC ta nuna alihinta dangane da rashe-rashen Kano

Date:

Kungiyar kwadago ta kasa NLC reshen jihar Kano, ta bayyana kaduwarta dangane da rasuwar mashahuran mutane ‘yan kishin kasa ‘yan asalin jihar Kano a baya bayan nan.

Ta cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar mai dauke sa hannun shugaban kungiyar, NLC a Kano, Kwamared Kabiru Ado Munjibir.

NLC ta ce,”Al’umma a Kano ba za su taba manta irin gudunmawar da Alhaji Bashir Othman Tofa da Marigayi Ado Gwaram da kuma Inuwa Musa Kwankwaso su ka baiwa jihar Kano ba ta kowacce fuska, domin ciyar da jihar gaba a lokacin da su ke raye.

Kungiyar ta kuma mika sakon ta’aziyyarta ga iyalai da ‘yan uwan mamatan dama sauran al’ummar jihar Kano, saboda gagarumin rashin da a ka yi na wadannan fitattun mutane ‘yan kishin kasa.

Sanarwar ta kuma taya ma’aikatan jihar Kano murnar shiga sabuwar shekarar 2022, ta kuma yi fatan samun dorewar zaman lafia a shekarar da muka shiga ta 2022.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp