fidelitybank

NLC: Buhari ya fuskanci gagarumin zanga-zanga a 2022

Date:

Kungiyar Kwadago NLC ta gargadi shugaban kasa, Muhammadu Buhari game da shirin cire tallafin man fetur a shekarar 2022, inda ta ce matakin zai fuskanci gagarumar zanga-zanga a fadin kasar.

Kungiyar ta ce za a fara gudanar da gangamin ne ba tare da gargadi ba, idan har gwamnatin tarayya ta sanar da sabon farashin man fetur gabanin gudanar da zanga-zangar da za a yi a dukkan jihohin kasar nan.

An shirya gudanar da zanga-zangar ne a ranar 27 ga watan Janairu, 2022, kuma za ta kai ga mika wa dukkan gwamnonin jihohi 36 wasikun zanga-zangar.

Bayan haka, NLC ta ce, za a kuma gudanar da zanga-zangar kasa a Abuja a ranar 1 ga Fabrairu.

Wadannan na daga cikin kudurorin majalisar zartarwa ta kasa na kungiyar NLC da aka gudanar a gidan ma’aikata dake Abuja a ranar Juma’a.

Gwamnatin tarayya ta ce, za ta cire tallafin man fetur a shekara mai zuwa biyo bayan shawarar da asusun lamuni na duniya da bankin duniya suka bayar.

A nata bangaren, ministar kudi, Misis Zainab Ahmed, ta ce, kimanin talakawan Najeriya miliyan 40 ne za a rika biyansu alawus din sufuri na Naira 5,000 duk wata.

 

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar Æ´ansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp