fidelitybank

Bincike: An kashe sojoji 966 a shekara guda

Date:

Wani rahoto da wata cibiyar tattara bayanan sirri ta SB Morgen Intelligence ta wallafa, ta ce an kashe jami’an tsaro a Najeriya da su ka kai 966 a shekara guda.

Cibiyar ta saki rahoton ne a ranar Alhamis, bayan tattara bayanan sirrin da ta yi na hare-hare da aka kai wa jami’an tsaro daga watan Oktoban 2020 zuwa Satumbar 2021.

Rahoton ya bayyana cewar, ma’anar yaÆ™i a matsayin duk wani rikici da a ka kashe mutum aÆ™alla 1,000 saboda wannan za su iya cewa Najeriya na cikin yaÆ™i.

Zuwa yanzu babu wani martani daga hukumomin tsaron Najeriya game da rahoton kamar yadda BBC ta shaida.

AlÆ™alumman rahoton na SB Morgan sun bayyana cewa an kashe sojoji 642 da Æ´an sanda 322 a cikin hare-haren da ‘yan bindiga suka kai wa jami’an tsaro a cikin watanni 12.

An kuma kashe jami’an tsaron kare fararen hula na Civil Defence 11 na jami’an hukumar kwastan biyar da DSS biyu da jami’an shige da fice guda biyu da jami’in hukumar kiyaye haÉ—urra guda.

Rahoton ya kuma ce, na kashe a kalla ‘yan bindiga 1,989, yayin da aka kashe mayaÆ™an Boko Haram 973 sai kuma ‘Æ´an kungiyar asiri 290.

Kazalika mutum 129 ne suka mutu daga cikin ‘yan sintiri da mutum 100 daga masu fafutukar kafa Æ™asar Biafra da masu fashi da makami 99 da Æ´an bindiga masu satar mutane domin kuÉ—in fansa 88.

Sai dai rahoton bai mayar da hankali ba kan yawan fararen hula da aka kashe. Kamfanin ya ce ya mayar da hankali ne kan waÉ—anda rikicin ya shafa kai-tsaye waÉ—anda ke faÉ—a da jami’an tsaro.

Rahoton ya kuma ce alÆ™alummansa ba su shafi mutanen da aka kashe ba a harin da ya shafi na Æ´an ta’adda ko Æ´an bindiga.

 

 

 

 

 

 

 

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp