fidelitybank

New Zealand: Sabuwar dokar sauya jinsi za ta fara aiki

Date:

Kasar New Zealand ta zartar da sabuwar dokar da za ta baiwa mutanen kasar damar sauya jinsin da aka rubuta musu a takardar haihuwarsu.

Ministar harkokin cikin gidan kasar, Jan Tinetti, ne ya sanar da wannan dokar da nufin cewa daga yanzu ba za a bukaci ’yan kasar su gabatar da takardar likita kafin su gamsar da kotu cewa sun sauya jinsinsu ba.

Ta ce, “Yau rana ce mai cike da tarihi a New Zealand, domin kuwa majalisa ta zartar da dokar da za ta sa a daina nuna wariya ga masu sauya jinsi, kuma sauyin zai taimaka wa matasa su yanke shawara kan jinsin da suke so a rika alakanta su da shi. Hakan zai ba su damar yanke wa kansu shawara tare da bunkasa lafiyar kwakwalwarsu, sannan ya inganta lafiyarsu,” inji ta.

Kamfanin dilancin labarai na NAN ya rawaito cewa, dokar za ta fara aiki nan da wata 18, wanda zai baiwa gwamnati damar tattaunawa da dukkan al’ummomin da zai tabbatar da cewa ta yi daidai da bukatun al’umma.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp