fidelitybank

New Zealand: Sabuwar dokar sauya jinsi za ta fara aiki

Date:

Kasar New Zealand ta zartar da sabuwar dokar da za ta baiwa mutanen kasar damar sauya jinsin da aka rubuta musu a takardar haihuwarsu.

Ministar harkokin cikin gidan kasar, Jan Tinetti, ne ya sanar da wannan dokar da nufin cewa daga yanzu ba za a bukaci ’yan kasar su gabatar da takardar likita kafin su gamsar da kotu cewa sun sauya jinsinsu ba.

Ta ce, “Yau rana ce mai cike da tarihi a New Zealand, domin kuwa majalisa ta zartar da dokar da za ta sa a daina nuna wariya ga masu sauya jinsi, kuma sauyin zai taimaka wa matasa su yanke shawara kan jinsin da suke so a rika alakanta su da shi. Hakan zai ba su damar yanke wa kansu shawara tare da bunkasa lafiyar kwakwalwarsu, sannan ya inganta lafiyarsu,” inji ta.

Kamfanin dilancin labarai na NAN ya rawaito cewa, dokar za ta fara aiki nan da wata 18, wanda zai baiwa gwamnati damar tattaunawa da dukkan al’ummomin da zai tabbatar da cewa ta yi daidai da bukatun al’umma.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp