fidelitybank

New Zealand: Sabuwar dokar sauya jinsi za ta fara aiki

Date:

Kasar New Zealand ta zartar da sabuwar dokar da za ta baiwa mutanen kasar damar sauya jinsin da aka rubuta musu a takardar haihuwarsu.

Ministar harkokin cikin gidan kasar, Jan Tinetti, ne ya sanar da wannan dokar da nufin cewa daga yanzu ba za a bukaci ’yan kasar su gabatar da takardar likita kafin su gamsar da kotu cewa sun sauya jinsinsu ba.

Ta ce, “Yau rana ce mai cike da tarihi a New Zealand, domin kuwa majalisa ta zartar da dokar da za ta sa a daina nuna wariya ga masu sauya jinsi, kuma sauyin zai taimaka wa matasa su yanke shawara kan jinsin da suke so a rika alakanta su da shi. Hakan zai ba su damar yanke wa kansu shawara tare da bunkasa lafiyar kwakwalwarsu, sannan ya inganta lafiyarsu,” inji ta.

Kamfanin dilancin labarai na NAN ya rawaito cewa, dokar za ta fara aiki nan da wata 18, wanda zai baiwa gwamnati damar tattaunawa da dukkan al’ummomin da zai tabbatar da cewa ta yi daidai da bukatun al’umma.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp