fidelitybank

NECO: Jarabawar  za ta zama tillas a dukannin makarantu  

Date:

Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta ce ta fara wani yunkuri na ganin cewa jarrabawar ta zama tilas a dukkan jihohin kasar nan.

A cikin wata sanarwa da ta fito daga hannun shugabanta na yada labarai da hulda da jama’a, Mista Azeez Sani, ta bayyana fatan sauran jihohi za su bi bayan gwamnatin Cross River da ta amince da duk wani jarrabawar da NECO ta gudanar ya zama tilas ga dukkan makarantun gwamnati a jihar.

Sani ya ce,”Gwamnan Jihar Cross River, Farfesa Ben Ayade, ya amince da hakan ne biyo bayan bukatar da magatakardar hukumar ta NECO, Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi, ya yi a wata ziyarar ban girma da ya kai wa Gwamnan a Calabar”.

Majalisar ta na gudanar da jarrabawar gama gari ta kasa (NCEE) da jarrabawar shaidar kammala karatun boko (BECE) da kuma babbar makarantar sakandare (SSCE).

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp