fidelitybank

NECO: Jarabawar  za ta zama tillas a dukannin makarantu  

Date:

Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta ce ta fara wani yunkuri na ganin cewa jarrabawar ta zama tilas a dukkan jihohin kasar nan.

A cikin wata sanarwa da ta fito daga hannun shugabanta na yada labarai da hulda da jama’a, Mista Azeez Sani, ta bayyana fatan sauran jihohi za su bi bayan gwamnatin Cross River da ta amince da duk wani jarrabawar da NECO ta gudanar ya zama tilas ga dukkan makarantun gwamnati a jihar.

Sani ya ce,”Gwamnan Jihar Cross River, Farfesa Ben Ayade, ya amince da hakan ne biyo bayan bukatar da magatakardar hukumar ta NECO, Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi, ya yi a wata ziyarar ban girma da ya kai wa Gwamnan a Calabar”.

Majalisar ta na gudanar da jarrabawar gama gari ta kasa (NCEE) da jarrabawar shaidar kammala karatun boko (BECE) da kuma babbar makarantar sakandare (SSCE).

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp