fidelitybank

NDLEA ta kama mutane da suka shigo da kwayoyi daga Kamru zuwa Najeriya

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda uku a kan iyaka, yayin da suke kokarin safarar Tramadol mai nauyinn kilo 225 ta hanyar Mubi da ke jihar Adamawa zuwa Jamhuriyar Kamaru.

Wadanda ake zargin sun hada da Mohammed Hussaini mai shekaru 32 da Adamu Bella mai shekaru 18 da Mohammed Umar mai shekaru 18, an kama su ne a mahadar Tsamiya, titin Madanya, Mubi dake jihar Adamawa, ranar Juma’a tare da boye kayayyakin a cikin fakitin wani magani.

Daraktan yada labarai da bayar da shawarwari na NDLEA, Femi Babafemi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Lahadi.

Hukumar ta kuma kama sama da kilogiram 1,500 na maganin karfi da aka shigo da su daga kasashen waje da wasu haramtattun abubuwa a samamen da aka kai a jihohin Legas da Edo.

Sai dai Babafemi ya tabbatar da cewa, jami’an a jihar Legas sun kama wani Ibrahim Musa mai shekaru 25 dauke da Tramadol da Rohynol da Diazepam da Exol-5 da kwalaben Codeine guda 18,530, a wani samame da suka kai ranar Laraba a Suru Alaba, karamar hukumar Ajeromi-Ifelodun.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp