fidelitybank

Atiku ya yi tsufa da yawa kuma ba zai iya jagorancin Najeriya ba – Gwamnan Bauchi

Date:

Gwamna jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya ce, ya fadawa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa, kada ya tsaya takarar shugaban kasa a 2023.

Naija News ta rawaito cewa, Mohammed ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a lokacin da kwamitin tuntuba da juna da ya kafa domin neman shugabancin kasar ya mika masa rahotonsa.

Gwamnan Bauchi ya ce, Atiku ya tsufa da yawa, kuma ba zai iya shugabancin kasar nan ba, inda ya nemi jigon jam’iyyar PDP da ya goyi bayan aniyarsa ta zama shugaban kasa a 2023.

Gwamnan, ya yi alkawarin marawa tsohon mataimakin shugaban kasar baya idan ya zama dan takarar jam’iyyar kuma ‘yan Najeriya sun fifita shi fiye da sauran masu neman takara.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp