fidelitybank

NDLE ta lalata kwayoyi na Naira Biliyan 50

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta lalata magungunan da suka kai sama da Naira Biliyan 50 masu nauyin kilogiram 20,000.

Shugaban Hukumar NDLEA, Mai ritaya Birgediya Janar Buba Marwa ne ya bayyana haka ne a lokacin da ake kona haramtattun kwayoyi a bainar jama’a a Abuja.

Ya ce hukumar na fuskantar samun koma baya, kuma a yanzu haka a na ci gaba da yi mata aiki gadan-gadan.

Marwa, wanda Sakataren hukumar, Barista Shadrach Haruna, ya wakilta, ya ce girman magungunan da aka lalata, ya nuna irin girman matsalar shan miyagun kwayoyi da ake fuskanta a kasar nan.

A kwanakin baya ne dai shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da yaki a kan shan miyagun kwayoyi (WADA) na hukumar NDLEA a ranar 26 ga watan Yuni.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp