fidelitybank

NDLE ta lalata kwayoyi na Naira Biliyan 50

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta lalata magungunan da suka kai sama da Naira Biliyan 50 masu nauyin kilogiram 20,000.

Shugaban Hukumar NDLEA, Mai ritaya Birgediya Janar Buba Marwa ne ya bayyana haka ne a lokacin da ake kona haramtattun kwayoyi a bainar jama’a a Abuja.

Ya ce hukumar na fuskantar samun koma baya, kuma a yanzu haka a na ci gaba da yi mata aiki gadan-gadan.

Marwa, wanda Sakataren hukumar, Barista Shadrach Haruna, ya wakilta, ya ce girman magungunan da aka lalata, ya nuna irin girman matsalar shan miyagun kwayoyi da ake fuskanta a kasar nan.

A kwanakin baya ne dai shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da yaki a kan shan miyagun kwayoyi (WADA) na hukumar NDLEA a ranar 26 ga watan Yuni.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp