fidelitybank

Cin Hanci: Muhammadu Buhari ya karrama mutane 3 harda dalibi

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama wasu ma’aikatan gwamnati guda Biyu, Muhammad Ahmad da Nelson Okoronkwo da kuma wani dalibi dan Najeriya a wanda ya ke karatu a kasar Japan, bisa nuna abin koyi na gaskiya da rikon amana da su ka yi.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa, Tukur wanda shine mataimakin kwamandan a bangaren sha da fataucin miyagun kwayoyi, wanda a kwannan ya gano tare da kaddamarwa da hukumar Dala dubu 24,500 wanda wani dilan kwayoyi ya bayar a matsayin cinhanci, wanda kudaden na nufi ne a matsayin toshiya da za a yi da su kan hana binciken hodar Iblis wanda ta kai nauyin kilo 28, kuma kudin ta ya tasarwa biloyin Naira.

Shi kuwa Ikenna Nweke, wanda dalibi ne mai karatun digiri na Uku a jami’ar kasar Japan, kuma dan jihar Imo, ya gano wata jakar kudi da ke dauke da makudan kudade da wasu kayayyaki masu daraja, ya kuma mayar da su ga ‘yan sandan Japan, inda kuma ya ki amincewa da kashi 10 na kudaden da ya samu a lokacin da aka ba shi tukwicin.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp