fidelitybank

Nations Cup 2022: Ba mu da niyyar janye gasar daga kasar Kamaru – CAF

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yi watsi da rade-radin da ake ta yadawa na cewa za a iya dauke gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a yi a watan gobe daga kasar Kamaru zuwa wata kasar, sakamakon gano sabon nau’in Omicron na Covid-19.

Sabuwar nau’in cutar ya sa wasu kasashe suka bullo da dokar hana zirga-zirga ga kasashen Afirka da dama, tare da Najeriya, makwabciyarta Kamaru, wadda ita ce ta baya-bayan nan da aka saka a cikin kasashen da ba za su shiga Burtaniya.

A cikin ‘yan kwanakin nan, wasu kafafen yada labarai sun ba da shawarar cewa za a canza ranakun gasar na kasashe 24, ko watakila a mayar da gasar zuwa zuwa Qatar.

Daraktan yada labarai na CAF, Alex Siewe, ya ce babu wannan zantukan da a ke ta yadawa.

 

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp