fidelitybank

Nations Cup 2022: Ba mu da niyyar janye gasar daga kasar Kamaru – CAF

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yi watsi da rade-radin da ake ta yadawa na cewa za a iya dauke gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a yi a watan gobe daga kasar Kamaru zuwa wata kasar, sakamakon gano sabon nau’in Omicron na Covid-19.

Sabuwar nau’in cutar ya sa wasu kasashe suka bullo da dokar hana zirga-zirga ga kasashen Afirka da dama, tare da Najeriya, makwabciyarta Kamaru, wadda ita ce ta baya-bayan nan da aka saka a cikin kasashen da ba za su shiga Burtaniya.

A cikin ‘yan kwanakin nan, wasu kafafen yada labarai sun ba da shawarar cewa za a canza ranakun gasar na kasashe 24, ko watakila a mayar da gasar zuwa zuwa Qatar.

Daraktan yada labarai na CAF, Alex Siewe, ya ce babu wannan zantukan da a ke ta yadawa.

 

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp