fidelitybank

Nations Cup 2022: Ba mu da niyyar janye gasar daga kasar Kamaru – CAF

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yi watsi da rade-radin da ake ta yadawa na cewa za a iya dauke gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a yi a watan gobe daga kasar Kamaru zuwa wata kasar, sakamakon gano sabon nau’in Omicron na Covid-19.

Sabuwar nau’in cutar ya sa wasu kasashe suka bullo da dokar hana zirga-zirga ga kasashen Afirka da dama, tare da Najeriya, makwabciyarta Kamaru, wadda ita ce ta baya-bayan nan da aka saka a cikin kasashen da ba za su shiga Burtaniya.

A cikin ‘yan kwanakin nan, wasu kafafen yada labarai sun ba da shawarar cewa za a canza ranakun gasar na kasashe 24, ko watakila a mayar da gasar zuwa zuwa Qatar.

Daraktan yada labarai na CAF, Alex Siewe, ya ce babu wannan zantukan da a ke ta yadawa.

 

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp