fidelitybank

Nations Cup 2022: Ba mu da niyyar janye gasar daga kasar Kamaru – CAF

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yi watsi da rade-radin da ake ta yadawa na cewa za a iya dauke gasar cin kofin nahiyar Afirka da za a yi a watan gobe daga kasar Kamaru zuwa wata kasar, sakamakon gano sabon nau’in Omicron na Covid-19.

Sabuwar nau’in cutar ya sa wasu kasashe suka bullo da dokar hana zirga-zirga ga kasashen Afirka da dama, tare da Najeriya, makwabciyarta Kamaru, wadda ita ce ta baya-bayan nan da aka saka a cikin kasashen da ba za su shiga Burtaniya.

A cikin ‘yan kwanakin nan, wasu kafafen yada labarai sun ba da shawarar cewa za a canza ranakun gasar na kasashe 24, ko watakila a mayar da gasar zuwa zuwa Qatar.

Daraktan yada labarai na CAF, Alex Siewe, ya ce babu wannan zantukan da a ke ta yadawa.

 

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuÆ™uru wajen daÆ™ile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta É—auki É—an wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen É—an wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe Æ´an Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp