fidelitybank

Mutuwar Bashir Tofa babban rashi ne ga kasa – Gwamnan Ebonyi

Date:

Gwamnan jihar Ebonyi, Cif David Nweze, ya jajantawa gwamnati da al’ummar jihar Kano bisa rasuwar tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Bashir Othman Tofa.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun gwamnan, wanda a ka rabawa manema labarai.

Umahi ya ce; “Mun kadu kwarai da juyayi, bisa samun rasuwar tsohon dan takarar shugaban kasa na rusasshiyar jam’iyyar (NRC) Bashir Othman Tofa wanda abin bakin ciki ya faru a ranar 3 ga Janairu, 2022 ya na da shekaru 74 a duniya.

“Marigayi Tofa dan siyasa ne mai sassaucin ra’ayi kuma falsafar siyasa wanda tunanin siyasa da burinsa shine, samun kasa mai zaman lafiya, daidaito da adalci. Ya kasance ƙwararren masanin masana’antu wanda ya saka jari ba tare da son kai ba ga ɗan adam.

“Mun yi asara mutum kuma kyautatawar zuciyarsa. Muna addu’ar Allah ya jikansa da rahama ya baiwa iyalansa hakurin jure rashin da ba za a iya misalta shi ba.

“Domin haka muna mika wa iyalan mamacin, gwamnati da al’ummar Jihar Kano, addu’o’i da jin kai na gwamnati da al’ummar Jihar Ebonyi a wannan lokaci na bakin ciki.” A cewar Cif David Nweze.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp