fidelitybank

Mutuwar Bashir Tofa babban rashi ne ga kasa – Gwamnan Ebonyi

Date:

Gwamnan jihar Ebonyi, Cif David Nweze, ya jajantawa gwamnati da al’ummar jihar Kano bisa rasuwar tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Bashir Othman Tofa.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun gwamnan, wanda a ka rabawa manema labarai.

Umahi ya ce; “Mun kadu kwarai da juyayi, bisa samun rasuwar tsohon dan takarar shugaban kasa na rusasshiyar jam’iyyar (NRC) Bashir Othman Tofa wanda abin bakin ciki ya faru a ranar 3 ga Janairu, 2022 ya na da shekaru 74 a duniya.

“Marigayi Tofa dan siyasa ne mai sassaucin ra’ayi kuma falsafar siyasa wanda tunanin siyasa da burinsa shine, samun kasa mai zaman lafiya, daidaito da adalci. Ya kasance ƙwararren masanin masana’antu wanda ya saka jari ba tare da son kai ba ga ɗan adam.

“Mun yi asara mutum kuma kyautatawar zuciyarsa. Muna addu’ar Allah ya jikansa da rahama ya baiwa iyalansa hakurin jure rashin da ba za a iya misalta shi ba.

“Domin haka muna mika wa iyalan mamacin, gwamnati da al’ummar Jihar Kano, addu’o’i da jin kai na gwamnati da al’ummar Jihar Ebonyi a wannan lokaci na bakin ciki.” A cewar Cif David Nweze.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp