fidelitybank

FAAN ta kama mutane 90 a Legas da Abuja

Date:

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta kama mutane 90 a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas da kuma filin jirgin Nnamdi Azikwe da ke Abuja.

A wata sanarwa da Henrietta Yakubu, Babbar manaja a hukumar, ta bayyana ta bayyana su a matsayin masu aikata munanan ayyuka.

Ta ce, “Sumamen wani bangare ne na kokarin kawar da filayen saukar jiragen sama na kasar daga halin ke ciki. An dai kama wadanda a ke zargin saboda sakamakon gwaji na COVID-19 na karya, yawon bude ido, shiga ba tare da izini ba, cin zarafi, saukakawa ba bisa ka’ida ba, jabu, sata, da kuma damun jama’a”.

“Daga cikin wadanda a ka kama, 59 an mika su ga rundunar ‘yan sandan filin jirgin sama da ke Abuja, domin gurfanar da su gaban kuliya, yayin da 30 kuma a ka mika su ga ‘yan sanda a Legas,” in ji Yakubu.

FAAN ta gargadi wadanda ba su da halaltattun sana’o’i a tashoshin jiragen sama da ma’aikatan da ke gudanar da ayyukan ba bisa ka’ida ba da su daina.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp