fidelitybank

FAAN ta kama mutane 90 a Legas da Abuja

Date:

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta kama mutane 90 a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas da kuma filin jirgin Nnamdi Azikwe da ke Abuja.

A wata sanarwa da Henrietta Yakubu, Babbar manaja a hukumar, ta bayyana ta bayyana su a matsayin masu aikata munanan ayyuka.

Ta ce, “Sumamen wani bangare ne na kokarin kawar da filayen saukar jiragen sama na kasar daga halin ke ciki. An dai kama wadanda a ke zargin saboda sakamakon gwaji na COVID-19 na karya, yawon bude ido, shiga ba tare da izini ba, cin zarafi, saukakawa ba bisa ka’ida ba, jabu, sata, da kuma damun jama’a”.

“Daga cikin wadanda a ka kama, 59 an mika su ga rundunar ‘yan sandan filin jirgin sama da ke Abuja, domin gurfanar da su gaban kuliya, yayin da 30 kuma a ka mika su ga ‘yan sanda a Legas,” in ji Yakubu.

FAAN ta gargadi wadanda ba su da halaltattun sana’o’i a tashoshin jiragen sama da ma’aikatan da ke gudanar da ayyukan ba bisa ka’ida ba da su daina.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp