fidelitybank

Ma’aikatan majalisar dokokin tarayya sun gudanar da zanga-zanga

Date:

Mambobin kungiyar ma’aikatan majalisar dokokin Najeriya (PASAN) sun gudanar da zanga-zanga a harabar majalisar dokokin kasar kan rashin biyansu kudaden alawus-alawus.

Ma’aikatan sun mamaye harabar ta NASS ne a safiyar ranar Litinin, inda suke rera wakokin hadin kai tare da nuna alluna daban-daban.

Daga cikin wasu bukatu, ma’aikatan na son a tabbatar da cikakken aiwatar da mafi karancin albashin ma’aikata na kasa a shekarar 2019 da kuma sake duba yanayin aiki.

Ma’aikatan sun zargi hukumar gudanarwar majalisar dokokin kasar da karya yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da suka shiga da kungiyar a ranar 13 ga Afrilu, 2021 kan cikakken aiwatar da sabuwar dokar mafi karancin albashi na kasa na shekarar 2019 da kuma yanayin aiki.

Da ya ke jawabi ga ma’aikatan, shugaban kungiyar ta PASAN, Sabiyi Sunday, ya ce, “Shugabannin kungiyar za su halarci wani taron gaggawa da hukumar Kula da ma’aikata ta kasa ta kira, domin magance matsalolin da ma’aikatan mu”.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp