fidelitybank

A karo na farko mata sun gudanar da gasar tseren Doki a Saudiyya

Date:

Matan kasar Saudiyya sun zama zakara a gasar tseren doki da a ka gudanar na Sarki Abdulazizi.

Matan mahaya dawakai 10 ne suka yi nasara cikin 38 da suka fafata a gasar tsere karo na shida yayin bikin Raƙuma na Sarki Abdulaziz wanda ya gudana a ranar Asabar.

Jaridar Saudi Gazette ta rawaito cewa, wannan shi ne karo na farko da matan su ka fara tseren dokin a kasar Saudiyya.

Daruruwan ‘yan kallo sun taru domin kashe Kwarkwatar idanun su yayin gudanar da tseren da mata suka fafata a karon farko a tarihin bikin.

Wannan ne karon farko da aka ƙaddamar da zagayen ‘yan ɗai-ɗai a tseren wanda a ke gudanarwa a filin da ya kai faɗin murabba’in kilomita 32 a yankin Sayahadah.

Waɗanda su ka yi nasara a tseren za su samu kyautar kuɗi riyal miliyan 88, mafi girma a duniya a tsren dabbobi.

An shigar da mata gasar ne da zimmar ƙarfafa musu gwiwar shiga al’amura sanye da tufafinsu na gargajiya da kuma faɗaɗa azuzwan masu shiga gasar.

 

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp