fidelitybank

Mutane 11 sun rasa rayukan su a Zangon Kataf – Gwamnatin Kaduna

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 11 a Ƙaramar Hukumar Zangon Kataf da ke Jihar Kaduna.

Ma’aikatar tsaro da harkokin cikin gida ce tabbatar da hakan cewa, an kai harin ne a Kurmin Masara da ke Zangon Kataf ɗin da safiyar Lahadi.

Bayan mutanen da aka kashe, akwai waɗanda aka tabbatar da cewa sun samu raunuka haka kuma an ƙona sama da gidaje 30.

Gwamnatin Kadunan ta ce, sojojin sama da suka yi ƙoƙarin kai ɗauki an yi musu kwanton ɓauna a hanyarsu ta zuwa wurin da lamarin ya faru.

Sai dai sojojin sun samu galaba a kan waɗanda suka yi musu kwanton ɓauna tare da dakarun Operation Safe Haven domin isa Kurmin Masara.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp