fidelitybank

Mun kashe ‘yan ta’adda 37 tare da kama 17 a yankin Arewa maso Yamma – Sojoji

Date:

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai na sojojin Najeriya, sun tabbatar da hallaka mutanen da suka kira ‘yan ta’adda 37 a yankin Arewa maso Yamma tare da kama wasu 17.

Daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Benard Onyeuko ne ya bayyana hakan yayin jawabinsa game da ayyukan rundunar a mako biyu da suka wuce a Abuja ranar Alhamis.

Ya ce“Dakarun sun kashe ‘yan fashin daji 12, sannan sun kama 15 cikin mako biyu da suka gabata, tare da ƙwace makamai 21 da ƙunshin harsasai 117 iri daban-daban, ciki har da mota mai bindiga huɗu daga hannun mutanen”.

“Mun yi nasarar ceto mutum 16 da aka yi garkuwa da su, yayin da “ƴan ta’addan” 863 da iyalansu suka miƙa wuya. Mun kai hare-hare kan ‘yan ta’adda da ‘yan fashin daji da sauran miyagu a dukkan sansanoni da ke faɗin ƙasa cikin mako biyu da suka wuce, inda muka samu kyakkyawan sakamako,” in ji Manjo Janar Benard.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp