fidelitybank

Mun kashe ‘yan ta’adda 37 tare da kama 17 a yankin Arewa maso Yamma – Sojoji

Date:

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai na sojojin Najeriya, sun tabbatar da hallaka mutanen da suka kira ‘yan ta’adda 37 a yankin Arewa maso Yamma tare da kama wasu 17.

Daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Benard Onyeuko ne ya bayyana hakan yayin jawabinsa game da ayyukan rundunar a mako biyu da suka wuce a Abuja ranar Alhamis.

Ya ce“Dakarun sun kashe ‘yan fashin daji 12, sannan sun kama 15 cikin mako biyu da suka gabata, tare da ƙwace makamai 21 da ƙunshin harsasai 117 iri daban-daban, ciki har da mota mai bindiga huɗu daga hannun mutanen”.

“Mun yi nasarar ceto mutum 16 da aka yi garkuwa da su, yayin da “ƴan ta’addan” 863 da iyalansu suka miƙa wuya. Mun kai hare-hare kan ‘yan ta’adda da ‘yan fashin daji da sauran miyagu a dukkan sansanoni da ke faɗin ƙasa cikin mako biyu da suka wuce, inda muka samu kyakkyawan sakamako,” in ji Manjo Janar Benard.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp