fidelitybank

Aljeriya ta fice daga gasar AFCON

Date:

Mai rike da kambun gasar cin kofin nahiyar Afrika kasar Aljeriya, ta fice daga gasar bayan Ivory Coast ta casa ta 3-1 a birnin Douala na kasar Kamaru.

Wasan da Aljeriya ya zame mata wajibi ta samu nasara, sai dai ta gamu da tutsun wasan, bayan rashin nasara a wasan.

Franke Kessie ne ya fara cilla ƙwallo a ragar Aljeriya, sai kuma Ibrahim Sangare da ya ci ta biyu, kafin Nicolas Pepe ya zira ta uku.

Tauraron ɗan wasan Man City Riyadh Mahrez ya buga finareti amma ta bigi turke. Sai dai Sofiane Bendebka ya farke wa Aljeriya ƙwallo ɗaya a minti na 73.

Aljeriya ce ƙasa ta uku da aka cire daga gasar a matakin farko a gasar Afcon biyar da suka gabata.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa Æ´ar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar ÆŠangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp