fidelitybank

Mun karbi shari’u 292 a shekarar da ta gabata a Kano – Labaran Kabo

Date:

Majalisar taimakawa a bangaren shari’a ta kasa reshen jihar Kano, ta ce ta karbi korafe-korafen shari’u na mutane 292 a bara.

Ko’odinetan majalisar, Labaran Kabo ne ya bayyana haka a zantawarsa da manema labarai  a ranar Lahadi a Kano.

Ya ce, daga cikin shari’o’in 292, akwai 232 na kan laifuka ne yayin da 60 kuma na fararen hula ne.

ya kuma ce, “Laifukan sun hada da kisan kai, fyade, fashi da makami, karya amana, da kuma sata, yayin da shari’ar farar hula ta shafi aure, gado, rikicin filaye da karbo bashi,” inji shi.

Kabo ya kara da cewa, a tsawon lokacin da majalisar ta kammala tantance kararraki 69 yayin da 223 ke ci gaba da shari’a a kotuna.

“Hukumar mu ita ce tabbatar da daidaito da adalci ga dukkan ‘yan Najeriya ta hanyar ba da tallafin shari’a kyauta da taimako ta hanyar da ke nuna ainihin manufofin tsarin mulki da manufofin gwamnati na samun adalci,” in ji shi.

A cewarsa, majalisar ta na ba da  ‘yanci ga kowa. Ya kuma shawarci wadanda ba za su iya biyan kudi wajen daukan lauya da su tuntube su.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp