fidelitybank

Mun karbi shari’u 292 a shekarar da ta gabata a Kano – Labaran Kabo

Date:

Majalisar taimakawa a bangaren shari’a ta kasa reshen jihar Kano, ta ce ta karbi korafe-korafen shari’u na mutane 292 a bara.

Ko’odinetan majalisar, Labaran Kabo ne ya bayyana haka a zantawarsa da manema labarai  a ranar Lahadi a Kano.

Ya ce, daga cikin shari’o’in 292, akwai 232 na kan laifuka ne yayin da 60 kuma na fararen hula ne.

ya kuma ce, “Laifukan sun hada da kisan kai, fyade, fashi da makami, karya amana, da kuma sata, yayin da shari’ar farar hula ta shafi aure, gado, rikicin filaye da karbo bashi,” inji shi.

Kabo ya kara da cewa, a tsawon lokacin da majalisar ta kammala tantance kararraki 69 yayin da 223 ke ci gaba da shari’a a kotuna.

“Hukumar mu ita ce tabbatar da daidaito da adalci ga dukkan ‘yan Najeriya ta hanyar ba da tallafin shari’a kyauta da taimako ta hanyar da ke nuna ainihin manufofin tsarin mulki da manufofin gwamnati na samun adalci,” in ji shi.

A cewarsa, majalisar ta na ba da  ‘yanci ga kowa. Ya kuma shawarci wadanda ba za su iya biyan kudi wajen daukan lauya da su tuntube su.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp