fidelitybank

Mun damu matuƙa kan ƙwararowar ƴan bindiga yankin Kaduna – Gwamnatin Kaduna

Date:

Gwamnatin Jihar Kaduna ta nuna damuwa game da ƙaruwar ayyukan ‘yan bindiga masu iƙirarin jihadi a jihar.

Kwamashinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida Samuel Aruwan ya faɗa wa BBC Hausa cewa, wannan ne abin da ya fi damun su cikin rahoton tsaro da suka fitar na rubu’in farko na 2022.

Mista Aruwan ya ce “ƴan ta’adda na ba wa mazauna yankunan jihar kyautuka” don jan hankalinsu shiga cikin ƙungiyoyin.

Yayin gabatar da rahoton a yau Alhamis, shi ma Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana damuwa cewa “ƴan ta’adda” na komawa arewa maso yamma daga arewa maso gabas da zimmar haddasa tashin hankali.

Gwamnan ya bayyana cewa babban zaɓen 2023 ka iya gamuwa da cikas idan har ba a ɗauki mataki kan matsalar tsaro ba a jihar.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp