fidelitybank

Matashi ya shiga hannun Bijilante a kan zargin satar kofa

Date:

Rundunar tsaro ta Bijilante a yankin unguwar Gaida a karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta samu nasarar kama wani matashi mai suna Mustapha, da satar kofa Kyaure a wani gida da a ke kokarin ginawa a yankin.

Dubun matashin ta cika ne a lokacin da makwabcin da ya ke kusa da kangon ya fito da sanyin Asuba ya kama matashin.

Daga nan kuma ya mika shi zuwa wajen kungiyar Bijilanten yankin, domin daukar mataki a kansa.

Sai dai wanda a ke zargin mai suna Mustapha, ya ce,” Wannan ne karo na farko da na fara daukar kofar mutane, nib a sana’a ta ba ce, kuma wannan shi ne na karshe b azan kara yi ba, na dauki kofar ne domin na siyar na yi bukatun kai na da kudaden da zarar na sayar da kofar”. Inji Mustapha.

A nasa jawabin Kwamandan Bijilanten yankin unguwar Gaida, Shekarau Aliyu Cinnaka ba ka san na gida ba, ya ce,” Za mu dauki mataki a kansa zuwa wajen hukuma, domin daukar mataki na gaba, wajen hana faruwar abun”. A cewar Shekarau.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp