fidelitybank

Matashi ya shiga hannun Bijilante a kan zargin satar kofa

Date:

Rundunar tsaro ta Bijilante a yankin unguwar Gaida a karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano, ta samu nasarar kama wani matashi mai suna Mustapha, da satar kofa Kyaure a wani gida da a ke kokarin ginawa a yankin.

Dubun matashin ta cika ne a lokacin da makwabcin da ya ke kusa da kangon ya fito da sanyin Asuba ya kama matashin.

Daga nan kuma ya mika shi zuwa wajen kungiyar Bijilanten yankin, domin daukar mataki a kansa.

Sai dai wanda a ke zargin mai suna Mustapha, ya ce,” Wannan ne karo na farko da na fara daukar kofar mutane, nib a sana’a ta ba ce, kuma wannan shi ne na karshe b azan kara yi ba, na dauki kofar ne domin na siyar na yi bukatun kai na da kudaden da zarar na sayar da kofar”. Inji Mustapha.

A nasa jawabin Kwamandan Bijilanten yankin unguwar Gaida, Shekarau Aliyu Cinnaka ba ka san na gida ba, ya ce,” Za mu dauki mataki a kansa zuwa wajen hukuma, domin daukar mataki na gaba, wajen hana faruwar abun”. A cewar Shekarau.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp