fidelitybank

Mata ta kashe kanta a Kano ta hanyar caka gilashi a makogaronta

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano, ta tabbatar da mutuwar wata mata da a ke zargin ta kashe kanta a unguwar Sheka da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso.

‘Yan sandan dai sun ce matar ta kashe kanta ne ta hanyar amfani da wani fasasshen gilashin taga na Luba, ta yanka kanta bayan gartsa wa mahaifinta cizo, sannan ta gutsire dan yatsanta da ke ciwo na Karkare.

Wani dan uwan marigayiyar mai suna, Muhammad Sanusi, ya ce“Kafin ‘yar uwar ta wa ta su ta kashe kanta ta yi fama da ciwon yatsa wato karkare, wanda har sai da ta kai ga mun rufe ta a ɗaki na tsawon kwana biyar, sakamakon yadda ta koma tamkar mai taɓin hankali, a ranar da mu ka buɗe ta ne ta fasa gilashin tagar ɗakin da a ka rufe ta sannan ta yanka kanta a makogoro”.

A shekarar 2021 an samu mutane sama da biyar da suka kashe kansu a Kano, wanda wasu daga cikinsu aka alaƙanta su da matsalar ƙwaƙwalwa.

Na baya-bayan da aka samu shi ne na wani matashi da ya kashe kan sa ta hanyar yanke al’aurar sa, a cewar BBC.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp