fidelitybank

Masar da Kamaru a wasan kusa da na karshe

Date:

Kasar MasarĀ  za ta kara da masu masaukin baki kasar Kamaru a ranar Alhamis a wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika.

Mohamed Salah ne ya zura kwallo da ya farke a wasan da Masar ta doke Morocco a karin lokaci a gasar cin kofin nahiyar Afrika.

Sofiane Boufal ne ya fara baiwa Morocco bugun daga kai sai mai tsaron gida, bayan Ayman Ashraf ya kama Achraf Hakimi, hukuncin da mataimakin alkalin wasa ya bayar.

Sai dai Salah ne ya farke kwallon bayan da Yassine Bounou ya zura kwallo a raga kuma an tafi karin lokaci.

Dan wasan Liverpool Salah ne ya baiwa Trezeguet na Aston Villa, domin ya ci kwallon ta biyu.

Tawagar Carlos Queiroz za ta kara da Kamaru mai masaukin baki a wasan kusa da na karshe na ranar Alhamis.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ę“an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe Ę“an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aʙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ʙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ʙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaʙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp