fidelitybank

Marayu: Hanyoyin da za a bi domin cike fom din Naira miliyan 250 na Davido

Date:

Hanyoyin da za a bi a samu nasarar neman tallafin Naira miliyan 250 na gidan marayu da fitaccen mawakin a Najeriya Davido ya bude shafin internet ga gidajen marayun masu sha’awar yin rijistar neman kudaden.

David Adeleke a bikin murnar zagayowar ranar haihuwarsa shekaru 29 da haihuwa, ya tara makudan kudade Naira miliyan 200 daga hannun abokansa, sannan a nasa bangaren ya kara kudi Naira miliyan 50, domin samun jimillar kudaden Naira miliyan 250.

Da yake bayyana aniyar tattara kudaden, shugaban DMW, ya bayyana cewa zai bayar da tallafin Naira miliyan 250 ga gidajen marayu domin tallafa wa marasa galihu a cikin al’umma.

Sai dai mawakin ya kafa wani kwamitin mutum biyar da zai sa ido a kan yadda ake fitar da kudaden.

Da yake bayyana hakan a shafin sa na sada zumunta a ranar Litinin, 29 ga watan Nuwamba, Davido ya sanarwa da jama’a cewa, an fara amfani da asusun ajiyar marayun kuma an bude gidajen marayun ne kawai a Najeriya.

Ya kuma ce ma’aikatan gidan marayu masu sha’awar su bi hanyar da za su sami tallafin a shafin internet  https://linktr.ee/davidoorphanagedonations

Da zarar ka shiga, ka danna kan zaÉ“in ‘mahaÉ—in rajistar marayun donmin ci gaba.

Sakon maraba zai bayyana. Danna kan zaÉ“in ‘ci gaba’ domin karanta Æ™a’idodin cika fam É—in.

A cikin yarjejeniya da dokoki, ci gaba da cika fom.

Umarnin aikace-aikace da ake bukata

Da fatan za a cika kowane fili a sarari kuma dalla-dalla yadda zai yiwu.

Haɗa takaddun domin buƙatar tallafi.

Duk bayanan da aka shigar za a tabbatar da su, saboda rashin daidaituwa na iya haifar da rashin cancanta.

Kwamitin na iya gudanar da bincike da duba lafiyar jiki ba tare da sanarwa ba.

Za a rufe rajista a ranar Alhamis, 2 ga Disamba, 2021.

 

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp