fidelitybank

Majalisa za ta binciki batan makamai a Najeriya

Date:

Majalisar Wakilai ta tarayya za ta gudanar da bincike kan zargin batan makamai da suka kunshi bindigogi da albarusai 178,459 daga ma’adanar ‘yan sandan kasar.

Majalisar ta kuma yi kira ga Sufeto Janar na ‘yan sandan da ya dauki matakan gaggawa wajen gano wadanda suke da hannu wajen batan makaman.

‘Yan Majalisar sun bayar da umarnin ne a zaman da suka yi jiya Alhamis, bayan da rahoton shekara ta 2019 na Ofishin Babban Mai Bincike na Kasar ya ambato zargin batan makaman, kamar yadda jaridun kasar suka yi ta rahoton a kawanakin nan.

Rahoton ofishin ya nuna cewa daga cikin makaman 88,078 bundugogi ne kirar AK-47, sannan 3,907 nau’ukan bundugogi ne daban-daban, wadanda babu wani bayani a game da su a cikin rahoton har zuwa watan Janairu na 2020. In ji BBC.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp