fidelitybank

Mahukuntan Sudan su tabbatar da mulkin farar hula – Amurka

Date:

Kasar Amurka ta bukaci shugabannin kasar Sudan da su tabbatar da mulkin farar hula tare da kawo karshen tashin hankalin da a ke yi wa masu zanga-zanga bayan, Abdalla Hamdok ya yi murabus daga mukaminsa na firaminista, lamarin da ya jefa r’yan kasar zaman zulumi.

A cikin wata sanarwa da ofishin kula da harkokin Afrika na ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar a shafin Twitter ya sanar cewa, “Bayan murabus din da Hamdok ya yi na radin kansa, ya kamata shugabannin Sudan su ajiye bambance-bambance a gefe, su kuma samar da daidaito, tare da tabbatar da ci gaba da mulkin farar hula,” in ji ofishin.

Hamdok, wanda masanin tattalin arziki ne, kuma tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya da kasashen duniya ke mutuntawa, ya taba zama Firayim Minista a karkashin yarjejeniyar raba madafun iko da sojoji da farar hula da su ka biyo bayan hambarar da tsohon shugaban kasar Omar al-Bashir a shekarar 2019.

Sojoji sun rusa gwamnatinsa a wani juyin mulki a watan Oktoba, amma bayan wata guda ya dawo karkashin yarjejeniyar da ta dora masa alhakin kafa gwamnati kafin zabe a 2023.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp