fidelitybank

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA sun yi zanga-zanga a kan albashin su

Date:

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA dake Obu-Okpella, jihar Edo, sun rufe harkoki a masana’antar, bisa zargin rashin biyansu kudaden alawus-alawus da kamfanin ya yi.

Ma’aikatan da suka yi zanga-zangar, wadanda suka tare kofar shiga kamfanin, sun rinka rera wakokin hadin kai tare da rike kwalaye a hannu.

Rahotanni sun tabbatar da cewa zanga-zangar ta taso ne sakamakon samun labarin cewa, ma’aikatan kamfanin BUA bangaren siminti da ke Sokoto sun karbi alawus din su na hayar gidajen su na shekara, yayin da wadanda ke Okpella ba su samu komai ba.

An ce kamfanin na Sokoto ya hade da kamfanin Obu-Okpella tsawon shekaru biyu a fannin kula da yanayin ma’aikata.

Ma’aikatan da suka gudanar da zanga-zangar a ranar Laraba sun ce, suna kuma kokawa ne a kan yadda za a daidaita albashinsu da takwarorinsu na Sakkwato da kuma kawo karshen batun kwangila da ma’aikatan da ba su dace ba a Obu Plant.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp