fidelitybank

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA sun yi zanga-zanga a kan albashin su

Date:

Ma’aikatan kamfanin siminti na BUA dake Obu-Okpella, jihar Edo, sun rufe harkoki a masana’antar, bisa zargin rashin biyansu kudaden alawus-alawus da kamfanin ya yi.

Ma’aikatan da suka yi zanga-zangar, wadanda suka tare kofar shiga kamfanin, sun rinka rera wakokin hadin kai tare da rike kwalaye a hannu.

Rahotanni sun tabbatar da cewa zanga-zangar ta taso ne sakamakon samun labarin cewa, ma’aikatan kamfanin BUA bangaren siminti da ke Sokoto sun karbi alawus din su na hayar gidajen su na shekara, yayin da wadanda ke Okpella ba su samu komai ba.

An ce kamfanin na Sokoto ya hade da kamfanin Obu-Okpella tsawon shekaru biyu a fannin kula da yanayin ma’aikata.

Ma’aikatan da suka gudanar da zanga-zangar a ranar Laraba sun ce, suna kuma kokawa ne a kan yadda za a daidaita albashinsu da takwarorinsu na Sakkwato da kuma kawo karshen batun kwangila da ma’aikatan da ba su dace ba a Obu Plant.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp