fidelitybank

Liverpool: Ina kyuatata zato Salah zai rattaba sabon kwantiragi – Klopp

Date:

Mai horas da Liverpool Jurgen Klopp ya kyautata zaton cewa dan wasan gaba Mohamed Salah zai rattaba hannu kan sabon kwantaragi a kungiyar.

Dan wasan na Masar ya na jin dadin kakar wasa mai kyau kuma shi ne ya fi zura kwallaye a gasar Premier da kwallaye 13.

Salah, mai shekaru 29, ya koma Liverpool ne a shekarar 2017, kuma kwantiraginsa zai kare ne cikin watanni 18.

A ranar Talata ne Liverpool za ta kara da AC Milan a wasan karshe na gasar cin kofin zakarun kungiyoyin Turai, inda tuni kungiyar Liverpool ta tsallake zuwa zagayen gaba.

Salah ya zura kwallo a raga a wasanni shida da Liverpool ta buga a waje a Turai, amma Klopp ba zai bayyana ko dan wasan zai fara wasa a farko ba da AC Milan.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp