fidelitybank

Liverpool: Ina kyuatata zato Salah zai rattaba sabon kwantiragi – Klopp

Date:

Mai horas da Liverpool Jurgen Klopp ya kyautata zaton cewa dan wasan gaba Mohamed Salah zai rattaba hannu kan sabon kwantaragi a kungiyar.

Dan wasan na Masar ya na jin dadin kakar wasa mai kyau kuma shi ne ya fi zura kwallaye a gasar Premier da kwallaye 13.

Salah, mai shekaru 29, ya koma Liverpool ne a shekarar 2017, kuma kwantiraginsa zai kare ne cikin watanni 18.

A ranar Talata ne Liverpool za ta kara da AC Milan a wasan karshe na gasar cin kofin zakarun kungiyoyin Turai, inda tuni kungiyar Liverpool ta tsallake zuwa zagayen gaba.

Salah ya zura kwallo a raga a wasanni shida da Liverpool ta buga a waje a Turai, amma Klopp ba zai bayyana ko dan wasan zai fara wasa a farko ba da AC Milan.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp