fidelitybank

League 1: Monaco ta kori Kovac tsohon kocin Munich

Date:

Kungiyar Monaco ta kasar Faransa ta sallami tsohon kocin Bayern Munich da Croatia, Niko Kovac.

Monaco ta nada Kovac mai shekaru 50 a watan Yulin 2020 domin maye gurbin dan kasar Spain Robert Moreno, wanda a ka kora bayan watanni bakwai kacal.

Monaco ta ce an sanar da Kovac game da hukuncin ranar Alhamis kuma a hukumance ta sanar da shi ranar Asabar.

Kocin kungiyar, Stephane Nado ne zai jagoranci kungiyar a wasan da za su kara da kungiyar Quevilly-Rouen a gasar cin kofin Faransa ranar Lahadi.

Kovac, wanda ya lashe gasar Bundesliga na Jamus da kofi biyu da Bayern a kakar wasa ta 2018-19, ya karbi ragamar horar da Monaco sau 74, kuma ya bar ta na shida a kan teburi da tazarar maki 17 tsakaninta da Paris St-Germain.

An rawaito Philippe Clement na Club Bruges shi ne wanda a ka fi so ya maye gurbin Kovac.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buÆ™atun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp