fidelitybank

Kwarewa: Gwamnatin jihar Kaduna ta sake shirya jarabawa a kan malamai

Date:

Gwamnatin Jihar Kaduna ta sake shirya wa malaman firamare da ke Jihar, jarabawar gwaji, domin tabbatar da kwarewarsa a fannin koyarwa da su ke da ita.

Shugaban hukumar ilimin bai daya ta jihar, Tijjani Abdullahi ne ya tabbatar da hakan, a wata hira da ya yi da gidan Talbijin na Channels.

Ya ce”Mun shirya ne ba wai domin mu kori malamai ba, jarrabawar mun shirya ta ne, domin gano wuraren da a ke da bukatar yin gyara da kuma bai wa malaman horo. Malaman da suka zauna wannan jarrabawar za su ga sauyi kan yadda za a gudanar da ita,” inji Tijjani Abdullahi.

A shekarar 2017 ne Ma’aikatar Ilimin Jihar Kaduna ta sallami malaman makaranta fiye da 20,000, wanda a cewar ta ba su cancanci ci gaba da koyarwa a Jihar ta Kadunan ba.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp