fidelitybank

Kotu ta umarci gwamnati ta baiwa mata kashi 35 na mukami

Date:

Wata kotu a Abuja ta umarci gwamnatin tarayya ta aiwatar da manufar daidaiton jinsi ta hanyar bai wa mata ikon rike kashi 35 cikin 100 na mukaman gwamnati.

Da yake yanke hukunci kan karar da wani rukunin mata ya shigar, Mai Shari’a Okorowo ya amince da korafin masu karar wadanda suka ce ana nuna wa mata wariya a wajen nadin manyan mukamai na gwamnati.

Mai shari’ar ya yi watsi da hujjojin da lauyan gwamnatin ya gabatar na cewa masu karar sun gaza gabatar da hujjar da za ta nuna cewa ana nuna musu wariya.

Sai dai mai shari’ar ya kafa hujja da sashe na 42 na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya domin kare matsayar masu karar, inda ya ce cikin ministoci 44 da ake da su shida ne kawai mata, wanda wannan wariya ce a Zahiri, kuma abin ya fi muni a ma’aikatun gwamnatin.

Ya ƙara da cewa ba a yi adalci ba ga mata wadanda suka kai miliyan 70 na yawan ‘yan Najeriya.

An yi ta ihu da murna da waƙe-waƙe a Babbar Kotun Tarayya bayan yanke wannan hukunci da ya yi wa matan Najeriya dadi.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp