fidelitybank

Korona: Gidajen abinci sun nemi daukin gwamnati cikin gaggawa

Date:

Gidajen cin abinci a kasar Italiya da masu wuraren shakatawa na kulab sun nemi tallafin gaggawa na gwamnati kasar saboda karuwar rufe wasu gidajen abincin da aka samu sakamakon karuwar kamuwa da cutar Coronavirus.

Kungiyar ‘yan kasuwa mai suna Fipe-Confcommercio ta ce karuwar kararraki da ka’idojin keɓe kan abokan hulɗa na masu fama da COVID-19 sun haifar da soke kashi 25%  da 30% a cikin kididigar gidajen abincin dare na Sabuwar Shekara.

Gidajen cin abincin sun ce kaso 10% na kudaden shiga na gidajen cin abincin, a daidaita shi sosai tare da neman gwamnati ta tsawaita dakatarwar bashi na COVID-19 da kuma shirin biyan diyya ga ma’aikatan su.

Firayim Minista kasar Italiya, Mario Draghi ya tsaurara ka’idojin COVID-19 na lokacin hutu, tare da hana kide kide da wake-wake da kuma rufe wuraren shakatawa har zuwa 31 ga Janairu.

 

 

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp