fidelitybank

Korona: Gidajen abinci sun nemi daukin gwamnati cikin gaggawa

Date:

Gidajen cin abinci a kasar Italiya da masu wuraren shakatawa na kulab sun nemi tallafin gaggawa na gwamnati kasar saboda karuwar rufe wasu gidajen abincin da aka samu sakamakon karuwar kamuwa da cutar Coronavirus.

Kungiyar ‘yan kasuwa mai suna Fipe-Confcommercio ta ce karuwar kararraki da ka’idojin keɓe kan abokan hulɗa na masu fama da COVID-19 sun haifar da soke kashi 25%  da 30% a cikin kididigar gidajen abincin dare na Sabuwar Shekara.

Gidajen cin abincin sun ce kaso 10% na kudaden shiga na gidajen cin abincin, a daidaita shi sosai tare da neman gwamnati ta tsawaita dakatarwar bashi na COVID-19 da kuma shirin biyan diyya ga ma’aikatan su.

Firayim Minista kasar Italiya, Mario Draghi ya tsaurara ka’idojin COVID-19 na lokacin hutu, tare da hana kide kide da wake-wake da kuma rufe wuraren shakatawa har zuwa 31 ga Janairu.

 

 

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp