fidelitybank

Saudiyya za ta rage farashin danyen man fetur

Date:

Manyan masu fitar da man fetur a duniya, kasar Saudiyya ta ce za ta rage farashin danyen mai da take sayar wa yankin Asiya a watan Fabrairu bayan faduwar farashin man a yankin gabas ta tsakiya a wannan watan.

Kasar ta ce za ta rage farashin a hukumance da fiye da dalar Amurka 1 a watan Fabrairu daga watan da ya gabata, wanda hakan ya sa farashinsa ya koma mafi karanci cikin watanni uku zuwa hudu, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya yi na masu sayan danyen mai guda bakwai ya nuna.

Wannan na zuwa ne bayan kudaden da a ke samu na darajar Gabas ta Tsakiya da Rasha da ke shigowa cikin watan Fabrairu ya fadi da fiye da rabin wannan watan, yayin da aka samu saukin kayan masarufi biyo bayan fitar da mai daga kungiyar kasashe masu arzikin man fetur da kawayensu, kungiyar da aka fi sani da OPEC+, da kuma fitar da mai daga kungiyar.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp